Tehran (IQNA) A wata ganawa da ya yi da ministan yakin Isra’ila Bani Gantz, Sarki Abdallah na biyu na Kasar Jordan ya tattauna batun ci gaba da farfado tuntubar juna tsakanin gwamnatin Falasdinu da gwamnatin yahudawan Isra’il.
Lambar Labari: 3486787 Ranar Watsawa : 2022/01/06
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Faransa ta sanar da daukar matakin rufe wasu masallatai guda tara na musulmin kasar.
Lambar Labari: 3485559 Ranar Watsawa : 2021/01/16